Rahoto

Masu garkuwa da mutane sun shata daga a junan su: Sama da mutum ɗari sun mutu

Masu garkuwa da mutane sun shata daga a junan su: Sama da mutum ɗari sun mutu

Daga FATUHU MUSTAPHA A ranar Alhamis da misalin ƙarfe 5 na yamma ne wani gungun masu garkuwa da mutane suka nemi kutsa kai cikin garin Illela na Ƙaramar Hukumar Safana da ke Jihar Katsina. Wannan kutse ya janyo musayar wuta tsakanin su da wani gungun masu garkuwa da mutanen, inda ya yi sanadiyar mutuwar sama da mutum ɗari, ciki kuwa har da mata da yara ƙanana. Rahotanni sun bayyana cewa wannan rikici ya faru ne tsakanin gungun Mani sarki da na Ɗanƙarami wanda ke da goyon bayan Gungun Abu Rada. Shi dai Sarki Mani wanda a da tsohon mai garkuwa…
Read More