Da Ɗumi-Ɗumi: APP ta lashe zaɓen ƙananan hukumomi 22 cikin 23 a Jihar Ribas

Spread the love

Jam’iyyar Action People’s Party (APP) ta lashe kujeru 22 daga cikin 23 a zaɓen ƙananan hukumomi da aka kammala a Jihar Ribas.

Babban Jami’in Zabe na Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Jihar Ribas, Mai Shari’a Adolphus Enebeli ne ya bayyana sakamakon zaɓen ranar Asabar a Fatakwal.

Ya ce an dakatar da sanarwar ne a karamar hukumar Etche saboda har yanzu ana ci gaba da tattara sakamakon zaɓen.

Sauran bayanai na zuwa…

By ukarofi