Da ɗumi-ɗumi: Atiku Abubakar ya lashe zaɓen fidda gwanin PDP
Editor
Spread the love
Daga BASHIR ISAH
Tsohon Mataimakin Shugaban Kasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya lashe zaben fidda gwanin jam’iyyarsu ta PDP ta gudanar a ranar Asabar.Atiku ya lashe zaben ne bayan dabya samu kuri’u 371 daga cikin kuri’u 767.