LabaraiDr Ngozi ta yi rashi EditorMarch 16, 2021 Spread the love Mahaifin Dr. Ngozi Okonjo-Iweala, Farfesa Chukuka Okonjo, ya rasu. Marigayin ya bar duniya yana da shekara 91. Dr. Ngozi ita ce wadda a kwannan nan aka naɗa a matsayin sabuwar Shugabar Hukumar Cinikayya ta Duniya (WTO).