Yayin da Gwamnan Kano, Dr. Abdullahi Umar Ganduje OFR, tare da Mataimakinsa Dr. Nasiru Yusuf Gawuna da tawagarsu suka kai ziyarar duba aikin titi mai tsawon kilomita hamsin wanda ya tashi daga Ƙaramar Hukumar Kumbotso ya wuce ta ƙananan hukumomi biyar har zuwa Ƙaraye