Skip to content
Friday, July 17
Manhaja – Blueprint Hausa version

  • Home
  • Labarai
  • Hoto: Yayin da wasu gwamnonin Nijeriya suka ziyarci Buhari a Daura
Labarai

Hoto: Yayin da wasu gwamnonin Nijeriya suka ziyarci Buhari a Daura

EditorJuly 22, 2021
Spread the love

A ran Alhamis gwamnonin Neja, Filato, Nassarawa, Kebbi, Ebony, Zamfara, Jigawa, Lagos da Katsina suka kai wa Shugaba Buhari ziyarar barka da Sallah a mahaifarsa Daura da ke jihar Katsina. Ziyarar ta haɗa da wasu manyan jami’an gwamnati.

By Editor
Previous PostHaɗarin mota ya ci mutum 5 a Neja
Next PostMakomar Arewa ta fi 2023, inji Gwamna Matawalle

Sababbin Labarai

  • Gwamna Dikko Raɗɗa ya amince da naɗa manyan sakatarori huɗu
  • Gbajabiamila ya maka Adeyemi a kotu kan zargin ɓatanci, ya nemi a biya diyyar biliyan N15
  • ‎Tsohon Sufeto-Janar na ‘yan sanda, Suleiman Abba ya koma PDP
  • Kotu ta umarci a ƙwace kadarorin Aisha Achimugu na biliyoyin naira
  • Majalisar Dattawa ta tabbatar da Fasina a matsayin jakada duk da bijirewar wasu sanatoci
  • ‘Downloading’: Kace-nace ya ɓarke tsakanin Hisbah da hukumar tace finafinai ta Kano
  • NAHCON za ta mayar wa alhazan 2026 kuɗaɗen da ba a yi musu hidimarsu ba
  • Hauhawar farashin kayayyakin abinci a Nijeriya ya ragu da kaso 15.91 – NBS
  • Karon farko cikin shekaru biyu Tinubu zai halarci babban taron Majalisar Ɗinkin Duniya
  • Malami na shirin ɗaukaka ƙara bayan hukuncin kotu na ƙwace kadarorinsa

Yadda za a tuntube mu

Za ku iya tuntubar mu ta waɗannan hanyoyi, idan ku na da shawarwari ko ƙarin bayani:

Abubuwan da ke faruwa

Gwamna Dikko Raɗɗa ya amince da naɗa manyan sakatarori huɗu

Gwamna Dikko Raɗɗa ya amince da naɗa manyan sakatarori huɗu

July 16, 2026
Gbajabiamila ya maka Adeyemi a kotu kan zargin ɓatanci, ya nemi a biya diyyar biliyan N15

Gbajabiamila ya maka Adeyemi a kotu kan zargin ɓatanci, ya nemi a biya diyyar biliyan N15

July 16, 2026
‎Tsohon Sufeto-Janar na ‘yan sanda, Suleiman Abba ya koma PDP

‎Tsohon Sufeto-Janar na ‘yan sanda, Suleiman Abba ya koma PDP

July 16, 2026
Kotu ta umarci a ƙwace kadarorin Aisha Achimugu na biliyoyin naira

Kotu ta umarci a ƙwace kadarorin Aisha Achimugu na biliyoyin naira

July 16, 2026
Majalisar Dattawa ta tabbatar da Fasina a matsayin jakada duk da bijirewar wasu sanatoci

Majalisar Dattawa ta tabbatar da Fasina a matsayin jakada duk da bijirewar wasu sanatoci

July 16, 2026

Bangarori

  • Adabi (351)
  • ()
  • Babban Labari (654)
  • Kasashen Waje (1478)
  • Kasuwanci (535)
  • ()
  • Labarai (16987)
  • Mata A Yau (366)
© 2021 Viral Mag. All Right Reserved. WordPress Theme | Viral Mag by HashThemes

Tags

Siyasa (1)