Skip to content
Tuesday, June 23
Manhaja – Blueprint Hausa version

  • Home
  • Labarai
  • Yau Buhari zai ziyarci Kano
Labarai

Yau Buhari zai ziyarci Kano

EditorJuly 15, 2021
Spread the love

A yau Alhamis Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari zai kai ziyarar aiki jihar Kano inda ake sa ran ya ƙaddamar da ginin sabon layin dogo daga Kano zuwa Kaduna.

Layin dogon da Buhari zai ƙaddamar a Kano shi ne zai haɗe da na Kaduna zuwa Abuja zuwa Legas.

Wannan na daga cikin ayyukan da gwamnatin Buhari ta ƙuduri aniyyar yi domin bunƙasa fannin tattalin arzikin ƙasa.

By Editor
Previous Post‘Yan bindiga sun yi garkuwa da basarake a Kogi sun buƙaci fansar milyan N30
Next PostGangamin siyasa: Majalisar Zamfara ta gayyaci Mataimakin Gwamna kan zargin take doka

Sababbin Labarai

  • Mutane biyar sun mutu a rikicin manoma da makiyaya a garin Gulma
  • Ambaliya: HYPPADEC ta yi murnar dabarun da Gwamnatin Tarayya ta ɓullo da su
  • Bom ya fashe a kasuwar Legas
  • Sabon rikici ya kunno a NDC yayin da shugabanninta da dama suka yi murabus
  • El-Rufa’i ya shiga tsaka-mai-wuya yayin da kotu ta karɓi hujjojin DSS akan zargin naɗar hirar Ribaɗu
  • PCRC ta yaba da sauye-sauyen IGP tare da jinjinawa Inuwa kan ƙarfafa tsaro a Gombe
  • An ɗauke mata da ɗan shugaban jam’iyyar APC a Kebbi
  • Sojoji sun halaka ’yan bindiga biyu, sun ceto mutanen da aka sace a Katsina da Sakkwato
  • Sojoji sun kashe ‘yan bindiga biyu tare da raunata wasu a Katsina
  • Kotu ta tasa ƙeyar Sowore zuwa kurkukun Kuje

Yadda za a tuntube mu

Za ku iya tuntubar mu ta waɗannan hanyoyi, idan ku na da shawarwari ko ƙarin bayani:

Abubuwan da ke faruwa

Mutane biyar sun mutu a rikicin manoma da makiyaya a garin Gulma

Mutane biyar sun mutu a rikicin manoma da makiyaya a garin Gulma

June 22, 2026
Ambaliya: HYPPADEC ta yi murnar dabarun da Gwamnatin Tarayya ta ɓullo da su

Ambaliya: HYPPADEC ta yi murnar dabarun da Gwamnatin Tarayya ta ɓullo da su

June 22, 2026
Bom ya fashe a kasuwar Legas

Bom ya fashe a kasuwar Legas

June 22, 2026
Sabon rikici ya kunno a NDC yayin da shugabanninta da dama suka yi murabus

Sabon rikici ya kunno a NDC yayin da shugabanninta da dama suka yi murabus

June 22, 2026
El-Rufa’i ya shiga tsaka-mai-wuya yayin da kotu ta karɓi hujjojin DSS akan zargin naɗar hirar Ribaɗu

El-Rufa’i ya shiga tsaka-mai-wuya yayin da kotu ta karɓi hujjojin DSS akan zargin naɗar hirar Ribaɗu

June 22, 2026

Bangarori

  • Adabi (345)
  • ()
  • Babban Labari (651)
  • Kasashen Waje (1468)
  • Kasuwanci (533)
  • ()
  • Labarai (16542)
  • Mata A Yau (364)
© 2021 Viral Mag. All Right Reserved. WordPress Theme | Viral Mag by HashThemes

Tags

Siyasa (1)