27
Jun
…Ko ya zo a makare ne?…Ya zai warware sarƙaƙiyar takarar Mataimakin Shugaban Ƙasa?…Ta ina zai ɓullo wa rikicin takarar Ahmad Lawan da Machina?…Shin Buni ya gadar ma sa kangarwar jam’iyya ne?…Me ya sa Fadar Shugaban Ƙasa ke sakar ma sa ragama? Daga NASIR S. GWANGWAZO a Abuja Biyo bayan kammala zaɓukan fitar da gwani na jam’iyyar APC mai mulkin Nijeriya, rikici da ficewa daga cikin jam’iyyar ya varko sakamakon yadda wasu da ke neman takara suke ganin ba a yi musu adalci ba ko kuma ba su samu abinda suke so ba. Duk da cewa, wannan ba wani baƙon abu…
