26
Jan
Daga jaridar Manjaha Gwamnatin Tarayya ta sanar da saukaka dokar kulle a karo na uku, inda ta kara wa'adin dokar da wata guda. Kwamitin Shugaban Kasa Kan Yaki da Cutar Korona (PTF) ne ya bayyana haka a Litinin da ta gabata a Abuja, yayin da yake gabatar da rahoton ayyukansa na mako-mako kamar yadda ya saba. Da yake jawabi, shugaban kwamitin Boss Mustapha ya ce, "PTF na nan na kokarin inganta sha'anin tafiye-tafiye zuwa ketare domin takaita kalubalen da matafiya kan fuskanta. “Haka nan, kwamitin na nazarin matakan sassauta dokar kulle karo na uku kasancewar wa'adin dokar da aka sanya…
