Babban Labari

COVID-19: Gwamnatin Tarayya ta kara wa’adin saukaka dokar kulle

COVID-19: Gwamnatin Tarayya ta kara wa’adin saukaka dokar kulle

Daga jaridar Manjaha Gwamnatin Tarayya ta sanar da saukaka dokar kulle a karo na uku, inda ta kara wa'adin dokar da wata guda. Kwamitin Shugaban Kasa Kan Yaki da Cutar Korona (PTF) ne ya bayyana haka a Litinin da ta gabata a Abuja, yayin da yake gabatar da rahoton ayyukansa na mako-mako kamar yadda ya saba. Da yake jawabi, shugaban kwamitin Boss Mustapha ya ce, "PTF na nan na kokarin inganta sha'anin tafiye-tafiye zuwa ketare domin takaita kalubalen da matafiya kan fuskanta. “Haka nan, kwamitin na nazarin matakan sassauta dokar kulle karo na uku kasancewar wa'adin dokar da aka sanya…
Read More
Rikicin FCC: Kwamishinoni sun ja shugabar hukuma zuwa ICPC

Rikicin FCC: Kwamishinoni sun ja shugabar hukuma zuwa ICPC

Daga jaridar Manhaja Kwamishinoni masu wakiltar jihohi 36 na kasar nan hada da birnin tarayya Abuja, tare da Hukumar Kyautata Da'ar Ma'aikata ta Kasa (FCC) sun rubuta takardar korafi a kan shugabar hukumar FCC Dr. Muheeba Fraida Dankaka zuwa ga Hukumar Yaki da Rashawa da Laifuka Masu Alaka da Rashawa (ICPC) bisa zarginta da yin ba daidai ba da matsayinta. Takardar korafin mai dauke da kwanan wata 18/1/2021 wadda ta sami sa hannun Sir Augustine Wokocha da Abdul Wasiu Bawa-Allah, ta nuna yadda shugabar FCC ta mamaye komai na hukumar sannan ta karbe ayyukan kwamishinonin tana mika wa daraktocinta tare…
Read More
Tsaro: Arewa ta na kan bom, cewar Bafarawa

Tsaro: Arewa ta na kan bom, cewar Bafarawa

Daya daga cikin dattijan Arewa da suke kwana suna tashi cikin tunanin yadda za a shawo kan al’amarin shi ne tsohon Gwamnan Jihar  Sokoto, kuma tsohon xan takarar zama shugaban qasa, Alhaji Attahiru Dalhatu Bafarawa (Garkuwan Sokoto), wanda har qasida ya tava gabatarwa ga takwarorin sa manyan yankin kan yadda za a yi a tunkari matsalolin Arewa. Editocin jaridar Manhaja sun samu damar zantawa da shi domin ya yi mana qarin bayani kan yadda yake ganin za a tubnkari matsalar. A yayin hirar, Bafarawa ya bayyana dalilan da suka sa ya jagoranci tattara alqaluman asarar da aka yi wa arewacin…
Read More
Kotun Daukaka Kara ta tabbatar da hukuncin kisa ga Maryam Sanda

Kotun Daukaka Kara ta tabbatar da hukuncin kisa ga Maryam Sanda

Daga Umar Mohammed Gombe Kotun daukaka kara da ke zama a Abuja ta tabbatar da hukuncin kisan da aka yanke wa Maryam Sanda a kan kisan mijinta Bilyaminu Mohammed Bello da ta yi. A wani zama da kotun ta yi na mutum uku karkashin jagorancin Jastis Stephen Adah, a yau Juma'a da yamma, akan hukuncin da ta yanke, ya yi watsi da daukaka karar da Maryam Sanda ta shigar gaban kotun bisa rashin cancanta. A farkon wannan shekarar idan za a tuna, Mai Shari'a Yusuf Halliru na Babbar Kotu a Abuja da ke Maitama, ya yanke mata hukuncin kisa ta…
Read More