07
Mar
Daga BASHIR ISAH Sunan Shugaban Masu Rinjaye a Majalisar Wakila, Alhassan Ado Doguwa, ya yi ɓatan-dabo daga jerin sunayen 'yan majalisun da suka lashe zaɓe a zaɓen Shugaban Ƙasa da na 'yan majalisun tarayya da ya gudana ranar 25 ga Fabrairu. Wannan na zuwa ne bayan da kotu ta amince ta ba da belin ɗan majalisar wanda ke tsare a kurkuku bisa zargin haddasa rikicin siyasa. Duk da dai an ayya Alhassan Doguwa a matsayin wanda ya lashe zaɓen yankinsu, sai dai ba a ga sunansa ba daga jerin sunayen 'yan takarar da Hukumar INEC ta fitar a ranar Talata…
