An sake zaɓen Tinubu a mastayin shugaban ECOWAS karo na biyu.
Shugaban Nijeriya ɗin, wanda ya hau kan mulki watan Mayu 2023, an sake zaɓen shi a karo na biyu a taro na 65 na ECOWAS. Taron wanda yake gudana a fadar shugaban ƙasan Nijeriya.
Sauran bayanai na zuwa…
