Skip to content
Tuesday, June 2
Manhaja – Blueprint Hausa version

  • Home
  • Siyasa
  • Uba Sani ya lashe zaɓen Kaduna
Siyasa

Uba Sani ya lashe zaɓen Kaduna

EditorMarch 21, 2023
Spread the love

Daga IBRAHIM HAMISU

Hukumar Zaɓe ta Ƙasa (INEC), ta ayyana Sanata Uba Sani na jam’iyyar APC a matsayin wanda ya lashe zaɓen Gwamnan jihar Kaduna.

Sanata Uba Sani dai ya lashe zaɓen gwamnan ne da ƙuri’u 730002, sai mai bi masa na jam’iyyar PDP da ke da ƙuri’a 719196.

By Editor
Previous PostAPC a Kano ta buƙaci mambobinta su kwantar da hankalinsu
Next PostAPC ta ci zaɓen gwamna a Kuros Ribas

Sababbin Labarai

  • Rikicin ADC: Kotu za ta saurari ƙarar Bala Gombe akan David Mark da Aregbesola ranar 3 ga Yuni, 2026
  • Hajjin 2026: Shugaban NAHCON ya yaba wa gidajen jarida kan rahotanni, ya bayyana canjin da aka samu
  • NAHCON ta yi kwaskwarimar jigilar dawowar alhazai zuwa 3 ga Yuni, 2026
  • NCDC: Najeriya na da kashi 59% kacal wajen shirin tunkarar Ebola
  • Ebola: Filin jiragen sama na Legas ya ƙarfafa aikin tantance matafiya
  • Sojoji sun halaka ‘ya bindiga 10, sun ceto mutane 31 a Zamfara da Katsina
  • Tun daga Kaduna mu ke bin Manjo Janar Rabe — Ɗan bindiga Kachalla
  • Malaman Oyo sun shiga yajin aiki kan sace abokan aiki da ɗalibai
  • Ba mu yarda da danniya a APC ta Gombe ba – Buba Kwacam
  • Kada ki tsaya jiran dama, ki zama dalilin samuwar ta – Marie Curie 

Yadda za a tuntube mu

Za ku iya tuntubar mu ta waɗannan hanyoyi, idan ku na da shawarwari ko ƙarin bayani:

Abubuwan da ke faruwa

Rikicin ADC: Kotu za ta saurari ƙarar Bala Gombe akan David Mark da Aregbesola ranar 3 ga Yuni, 2026

Rikicin ADC: Kotu za ta saurari ƙarar Bala Gombe akan David Mark da Aregbesola ranar 3 ga Yuni, 2026

June 1, 2026
Hajjin 2026: Shugaban NAHCON ya yaba wa gidajen jarida kan rahotanni, ya bayyana canjin da aka samu

Hajjin 2026: Shugaban NAHCON ya yaba wa gidajen jarida kan rahotanni, ya bayyana canjin da aka samu

June 1, 2026
NAHCON ta yi kwaskwarimar jigilar dawowar alhazai zuwa 3 ga Yuni, 2026

NAHCON ta yi kwaskwarimar jigilar dawowar alhazai zuwa 3 ga Yuni, 2026

June 1, 2026
NCDC: Najeriya na da kashi 59% kacal wajen shirin tunkarar Ebola

NCDC: Najeriya na da kashi 59% kacal wajen shirin tunkarar Ebola

June 1, 2026
Ebola: Filin jiragen sama na Legas ya ƙarfafa aikin tantance matafiya

Ebola: Filin jiragen sama na Legas ya ƙarfafa aikin tantance matafiya

June 1, 2026

Bangarori

  • Adabi (342)
  • ()
  • Babban Labari (648)
  • Kasashen Waje (1465)
  • Kasuwanci (531)
  • ()
  • Labarai (16118)
  • Mata A Yau (362)
© 2021 Viral Mag. All Right Reserved. WordPress Theme | Viral Mag by HashThemes

Tags

Siyasa (1)