12
Jul
Daga ALIYU ƊAHIRU ALIYU Bakiɗayan mulkin Abdullahi Umar Ganduje daga 2019 zuwa 2023 na ramuwar gayya ya yi. Kuma shi a kan mutanen Kano ma bakiɗaya ya yi shi saboda ya san ba su zaɓe shi ba aka yi masa fashin zaɓe. Don haka, duk wanda ya ce a tsaya a ba wa wanda ya ci zaɓe zaɓensa, sai da ya yi masa rashin mutunci. Da Sanusi Lamiɗo Sunusi da Mallam Abduljabbar duka abin da suka faɗa kenan amma Ganduje ya ɗaure ɗaya da sharri ya kuma yi wa ɗayan korar wulakanci ta yadda 'yancinsa ma na yawo sai a…
