BIDIYO: Shugaban Dubai ya ziyarci rumfar Nijeriya a wajen baje kolin EXPO2020

Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari ya karɓi baƙuncin Mataimakin Shugaban Haɗaɗɗiyar Daular Larabawa kuma Firam Ministan Dubai, Sheikh Mohammed Bin Rashid Al Maktoum, yayin da ya kai ziyarar gani da ido a rumfar Nijeriya a wajen baje kolin da ke ci gaba da gudana a Ƙasar Dubai.