SiyasaHOTUNA: Kwankwaso ya kaɗa kuri’a a mazaɓarsa EditorFebruary 25, 2023 Spread the love Ɗan takarar Shugaban Ƙasa na Jam’iyyar NNPP, Sanata Dr. Rabi’u Musa Kwankwaso, shi ma ya jefa ƙuri’arsa a mazaɓar Tunda da ke garin Kwankwaso cikin Ƙaramar Hukumar Madobi ta jihar Kano.