24
Jun
Daga BELLO ABUBAKAR BABAJI Za'a gudanar da taron ne a ranar Alhamis, 27 ga watan Yuni, inda manyan mahlarta taron suka haɗa da ministan yaɗa labarai da haɗin kan ƙasa, Idris Muhammed wanda shi ne shugaban taron da shugaban hukumar hana fatauci da miyagun ƙwayoyi ta ƙasa (NDLEA), Janar Buba Marwa Mai ritaya da wanda ya ƙirƙiri cibiyar kimiyyar 'Data' ta ƙasa, Dakta Bayo Adekanbi da kuma babban sakataren ofishin kula da kuɗaɗen makarantun gaba da sekadire, 'ARC.' Sonny Echono da sauran su. Hukumar kula da harkokin tallace-tallace ta ƙasa (ARCON) ta shirya taron inda shugaban NDLEA, Buba Marwa zai…
