16
Oct
Daga MAHDI M. MUHAMMAD Gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, ya ce, Gwamnatin Nijeriya ta gaza a ɓangaren mai da iskar gas, don haka ya kamata ta janye kanta daga fannin. El-Rufai ya ce, babu amfani gwamnati ta ci gaba da harkar mai, tunda duk abin da yi a ɓangaren, ciki har da cefanar da NNPC, haƙa ba ta cimma ruwa ba. “Harafin L da aka ƙara a sunan NNPC babu abin da ya sauya; har yanzu kuɗaɗenmu suke ci, suna cewa, an samu riba, amma ba mu ga ko sisi ba. “NNPC babbar matsala ce a Nijeriya, wadda dole mu…
