Wasanni

Bayan gasar AFCON Peseiro zai san makomarsa – Hukumar Ƙwallon Ƙafar Nijeriya

Bayan gasar AFCON Peseiro zai san makomarsa – Hukumar Ƙwallon Ƙafar Nijeriya

Daga MAHDI M. MUHAMMAD Hukumar Kwallon Kafar Nijeriya, ta bayyana cewa babu wata yarjejeniya da ke tsakaninta da kocin tawagar Nijeriya a gasar kofin Afirka ta AFCON da ke gudana a kasar Ivory Coast, Peseiro Wary bayan kammala gasar. Shugaban hukumar Ibrahim Musa Gusau ne ya bayyana haka a cikin wata sanarwa. Ya kara da cewa, "abin farin ciki yanzu shi ne duk wasu basuka da yake bi, mun samu daga Gwamnatin Tarayya za a biya shi." Sai dai ya ce, za su iya daukar koci daga kowace irin kasa ta duniya ba lallai sai dan Nijeriya ba. "Abin da…
Read More
AFCON 2023: CAF za ta yi wa Osimhen gwajin ƙwayar ƙara kuzari

AFCON 2023: CAF za ta yi wa Osimhen gwajin ƙwayar ƙara kuzari

Daga BASHIR ISAH Hukumar Kwallon Kafa ta Afrika (CAF) ta zabi dan Nijeriya Victor Osimhen domin yin gwajin kwaya. Victor Osimhen ya taka rawar gani wa Super Eagles ta Nijeriya a Gasar Cin Kofin Afirka  da ke gudana wanda ya kai Nijeriya ga saun nasarar yin waje da kasar Kamaru. MANHAJA ta kalato cewa, CAF ta sanya wa dan wasan ido ne tun baya wasan da suka buga da Guinea-Bissau. Kazalika, dan wasan FC Nantes, Simon Moses da William Troost-Ekong na daga jerin ‘yan wasan da za su fuskanci gwajin kwayoyin kara kuzari. Ana gudanar da irin wannan gwajin ne…
Read More
An dakatar da kocin Union Berlin kan naushin ɗan wasa

An dakatar da kocin Union Berlin kan naushin ɗan wasa

Daga MAHDI M. MUHAMMAD An dakatar da kocin kulob ɗin Union Berlin Nenad Bjelica wasanni uku saboda naushin dan wasan Bayern Munich Leroy Sane a fuska. Lamarin ya faru ne a minti 74 na wasan da suka buga a Bundesliga a ranar Laraba, lokacin da Sane ke kokarin daukar kwallo a hannun Bjelica yayin da ta fita jifa. Bjelica wanda aka ci tarar yuro 25,000 sau biyu yana sa hannu a fuskar Sane, yana tura shi, amma daga baya an kore shi daga wasan. Ya nuna dabi’ar da ba ta ’yan wasa ba, kamar yadda hukumar kwallon qafa ta Jamus…
Read More
Aljeriya ta kori kocinta bayan cire ta a gasar AFCON

Aljeriya ta kori kocinta bayan cire ta a gasar AFCON

Daga BASHIR ISAH A ranar Laraba Aljeriya ta kori kocinta, Djamel Belmadi, bayan da aka fitar da ita daga Gasar Cin Kofin Afrika. Aljeriya ta dauki wannan mataki a kan Belmadi ne bayan da ta sha kashi a hannun Mauritania a ranar Talata a wasansu na karshe na rukuninsu a Ivory Coast. Shugaban Hukumar Kwallon Kafar Aljeriya, Walid Sadi, ya wallafa a shafinsa na X cewa, "Na hadu da kocin kasar Djamel Belmadi don tattauna abubuwan da ke tattare da wannan rashin nasarar, kuma mun cimma yarjejeniyar kawo karshen dangantakarmu da kuma dakatar da kwantiraginsa." Korar Belmadi ta zo ne…
Read More
Wasan farko na Maroko yana nuna karsashin ƙungiyar na lashe gasar AFCON – Rahoto

Wasan farko na Maroko yana nuna karsashin ƙungiyar na lashe gasar AFCON – Rahoto

Daga MAHDI M. MUHAMMAD kungiyar Kwallon Kafar Kasar Maroko da ta girgiza duniya a 2022 da ta kai wasan daf da na karshe a gasar kofin duniya, ta samu nasarar doke Tanzania da ci 3-0 a kan 'yan wasa 10 a ranar Laraba a gasar kofin nahiyar Afirka, wanda hakan ke nuna karsashin kungiyar na lashe gasar Kofin Nahiyar Afrika. Kyaftin Romain Saiss, Azzedine Ounahi da Youssef En-Nesyri duk sun ci wa Morocco kwallo a birnin San-Pedro da ke gabar tekun Ivory Coast, yayin da Tanzania ta kori Novatus Miroshi. Duk da cewa kasar Maroko ta kasance kasa mai karfin…
Read More
Messi ya lashe kambun “Gwarzon Ɗan Wasan” shekara na FIFA

Messi ya lashe kambun “Gwarzon Ɗan Wasan” shekara na FIFA

A karo na uku, shararren dan wasan kwallon kafar nan, Lionel Messi, ya lashe kambun Hukumar Kwallon Kafa ta duniya (FIFA) na "Gwarzon Dan Wasa" a 2023. A ranar Litinin FIFA ta mika dan wasan wanda dan asalin Argentina ne kambun a birnin bayan da ya doke dan wasan Manchester City, Erling Haaland. Haaland ya samu damar lashe kambun bayan da ya zira kwallo sau 52 a raga a matsayin dan wasan Manchester City. Amma Messi ya lashe zaben ne bayan ya lashe gasar Ligue 1 a Paris Saint-Germain da kuma gasar Leagues Cup 'yan wstanni bayan da ya koma…
Read More
Gwamnonin G5 na PDP za su mara wa Tinubu baya a 2027 – Ortom

Gwamnonin G5 na PDP za su mara wa Tinubu baya a 2027 – Ortom

Daga SANI AHMAD GIWA a Abuja Tsohon Gwamnan Jihar Benuwe, Samuel Ortom ya ce, gwamnonin G5 na Jam’iyyar PDP za su sake marawa takarar Shugaban Kasa Bola Tinubu baya a 2027 idan ya ce zai sake tsaya wa takara. Mista Ortom ya bayyana hakan ne a ranar Lahadi yayin wata liyafar cin abinci ta murnar shiga sabuwar shekara da ministan Babban Birnin Tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya shirya a Jihar Ribas. Gwamnonin G5 sun hada da Mista Ortom, Mista Wike, tsohon gwamnan Jihar Inugu, Ifeanyi Ugwuanyi, tsohon gwamnan jihar Abia, Okezie Ikpeazu, da gwamnan Jihar Oyo Seyi Makinde. Mista Ortom…
Read More
Tsohon ɗan ƙwallon Jamus Franz Beckenbauer ya mutu

Tsohon ɗan ƙwallon Jamus Franz Beckenbauer ya mutu

Daga MAHDI M. MUHAMMAD Gwarzon dan kwallon tawagar Jamus, Franz Beckenbauer ya rasu, yana da shekara 78 a duniya. Ya dauki kofin duniya a matakin kyaftin din Jamus a 1974, da kuma a matsayin koci a 1990. Tsohon mai tsaron baya ya buga wa Bayern Munich wasa 582, kuma ya lashe babban kofin gasar Jamus a matakin dan wasa da kuma a matsayin koci. Dan kwallon wanda ake yi wa lakabin Der Kaiser, ya lashe European Championship a matakin dan wasa a 1972, kuma ya lashe Ballon d'Or karo biyu. Beckenbauer, wanda ya fara taka leda a matakin dan wasan…
Read More
AFCON: Nijeriya ta kira Terem Moffi don maye gurbin Victor Boniface

AFCON: Nijeriya ta kira Terem Moffi don maye gurbin Victor Boniface

Daga MAHDI M. MUHAMMAD An gayyaci dan wasan Nice Terem Moffi a gasar kofin Afrika da za a fara a karshen mako mai zuwa a maimakon Victor Boniface da ya ji rauni, inji Super Eagles a ranar Talata. Wannan koma-baya ne ga Super Eagles, wadda ta ke fatan daukar kofin babbar gasar qwallon kafa ta Afirka karo na hudu. Mai shekara 23, shi ne na baya-bayan nan da ya ji rauni a tawagar Nijeriya da ta ke cikin wadanda za su fafata a gasar da za a fara ranar 13 ga watan Janairu a Abidjan. An kira dan kwallon Nice,…
Read More