Skip to content
Saturday, September 5
Manhaja – Blueprint Hausa version

  • Home
  • Labarai
  • Marafan Kaiama, Idris Muhammad ya rasu
Labarai

Marafan Kaiama, Idris Muhammad ya rasu

EditorMarch 27, 2023
Spread the love

Daga WANILINMU

Allah Ya yi wa Marafan Kaiama a Jihar Kwara, Alhaji Idris Muhammad Madugu, rasuwa.

Ya rasu ne a ranar Lahadi bayan fama da rashin lafiya.

Salihu Ɗantata shi ne ya ba da sanarwar rasuwar a shafinsa na Facebook.

A halin rayuwarsa, marigayin tsohon ma’aikaci ne ƙarƙashin Gwamnatin Jihar Kwara, kafin daga baya ya yi titaya.

By Editor
Previous PostBatun zubar da ciki: Babban Hafsan sojoji ya ƙaryata jaridar Reuters, ya ƙalubalance ta ta kawo hujja
Next PostIllar fyaɗe ga ‘ya mace (2)

Sababbin Labarai

  • Yadda kungiyar Triple R ta gudanar da taron Maulidi a Kano
  • JAMB ta fitar da sakamakon UTME ga ɗaliban ƙasa da shekara 16
  • Mutanen Katsina na tare da Tinubu – Dikko Raɗɗa
  • Makarantar PADWO ta yaye ɗalibai 264 a karon farko
  • Kano: Gobara ta lalata shaguna da rumbuna a kasuwar Ƙofar Wambai
  • Gwamnatin Filato ta rufe makarantu kan ɓarkewar cutar mashaƙo
  • ‘Yan sanda sun kama mutane 247 bisa zargin aikata laifuka da suka haɗa da fyaɗe da luwaɗi a Katsina
  • Raunin Osimhen ya haifar wa Super Eagles tsaiko yayin da Iheanacho da Usor ke ƙoƙarin koma wa tawagar
  • Majalisar Ɗinkin Duniya na neman a daidaita taswirar Afirka ta gaskiya
  • NFIU ta bibiyi ma’amalolin kuɗi miliyan 41.7 don daƙile ta’addanci da laifukan tattalin arziki

Yadda za a tuntube mu

Za ku iya tuntubar mu ta waɗannan hanyoyi, idan ku na da shawarwari ko ƙarin bayani:

Abubuwan da ke faruwa

Yadda kungiyar Triple R ta gudanar da taron Maulidi a Kano

Yadda kungiyar Triple R ta gudanar da taron Maulidi a Kano

September 5, 2026
JAMB ta fitar da sakamakon UTME ga ɗaliban ƙasa da shekara 16

JAMB ta fitar da sakamakon UTME ga ɗaliban ƙasa da shekara 16

September 5, 2026
Mutanen Katsina na tare da Tinubu – Dikko Raɗɗa

Mutanen Katsina na tare da Tinubu – Dikko Raɗɗa

September 5, 2026
Makarantar PADWO ta yaye ɗalibai 264 a karon farko

Makarantar PADWO ta yaye ɗalibai 264 a karon farko

September 5, 2026
Kano: Gobara ta lalata shaguna da rumbuna a kasuwar Ƙofar Wambai

Kano: Gobara ta lalata shaguna da rumbuna a kasuwar Ƙofar Wambai

September 5, 2026

Bangarori

  • Adabi (360)
  • ()
  • Babban Labari (662)
  • Kasashen Waje (1495)
  • Kasuwanci (537)
  • ()
  • Labarai (18000)
  • Mata A Yau (373)
© 2021 Viral Mag. All Right Reserved. WordPress Theme | Viral Mag by HashThemes

Tags

Siyasa (1)