Babban Labari, LabaraiYanzu-yanzu: Gobe 1 ga Ramadan — Sarkin Musulmi EditorMarch 10, 2024 Spread the love Daga BASHIR ISAH Sarkin Muslmi Abubakar Sa’ad, ya ba da sanarwar gobe Litinin, 1 ga watan Ramadan, 1445 AH. Da wannan, ana sa ran al’ummar musulmi su tashi da azumi a faɗin Nijeriya.