Daga BASHIR ISAH
Sarkin Muslmi Abubakar Sa’ad, ya ba da sanarwar gobe Litinin, 1 ga watan Ramadan, 1445 AH.
Da wannan, ana sa ran al’ummar musulmi su tashi da azumi a faɗin Nijeriya.
Daga BASHIR ISAH
Sarkin Muslmi Abubakar Sa’ad, ya ba da sanarwar gobe Litinin, 1 ga watan Ramadan, 1445 AH.
Da wannan, ana sa ran al’ummar musulmi su tashi da azumi a faɗin Nijeriya.