09
Aug
Na yi dogon rubutu na kammala a kan wannan bidiyo, amma sai na neme shi na rasa. Dole sai da na sake komawa tiktok na nemo bidiyo ɗin. Ina ganin wannan bidiyo na ƙasa yana ishara ne da hadisin da aka ce Manzon Allah (SallalLahu alaihi wa sallam) ya faxa ne, da yake cewa "…Dan Allah ku kula da mata". A fahimtata ya danka su amana ne a hannunmu, amma ko shakka babu, wannan amana ta mata da 'ya'ya da aka damqa mana, ta tabbata da yawa daga cikinmu mun ci wannan amana. Da farko dai, a jiya da dare…
