25
Jun
Daga AMINA YUSUF ALI Kwamitin mashawartan gwamnatin Shugaban Ƙasa Bola Ahmad Tinubu sun ba shi shawarar haɗe hukumomin NIMASA, hukumar haraji (FIRS), da kuma hukumar Kwastam, dukkansu su kasance a ƙarƙashin hukumar tattara haraji ta tarayya wato FIRS. Haɗewar a cewar kwamitin mashawartan za ta taimaka wajen amsar haraji na kai tsaye da ba na kai tsaye ba a madadin gwamnatin tarayya. Majalisar ta nemi a yi garambawul ga dokar tattalin arziki cikin gaggawa don ba wa shugaban ƙasa damar zartar da wannan hukunci. Wannan kwamitin mashawartan wacce Mista Tinubu ya haɗa don tallafawa wajen samar da tattalin arziki mai…
