29
Oct
Daga MAHDI M. MUHAMMAD Wasu ƙasashe da babbar tawagar ƙwallon ƙafar Australiya sun caccaki jerin cin zarafin bil adama a Ƙatar, gabanin Gasar Kofin duniya da ke tafe a watan Nuwamban wannan shekarar, lamarin da ya sa Australiya kasance tawaga ta farko da ke cikin wannan gasa da ta caccaki ƙasar da ke karɓar baƙuncin gasar. Gasar Kofin Duniya da za a fara a ranar 20 ga watan Nuwamba ta fuskanci cece-kuce tun daga lokacin da aka bai wa Ƙatar damar karɓar baƙuncin shekaru 12 da suka wuce. Hukumar ƙwallon ƙafar Australia ta ce ta san cewa an yi sauye-sauye…