19
Aug
*Malagi da sauran ministoci za su sha rantsuwa ranar Litinin*A karon farko Kano ba ta da babban minista*Ɗan Kudu ya zama Ministan Abuja bayan shekaru masu yawa*Tsohon gwamna ya zama ƙaramin minista*Wataƙila Gawuna ya samu kujerar babban minista daga Kano Daga SANI AHMAD GIWA a Abuja A ranar Laraba, 16 ga Agusta, 2023, Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu ya shammaci masu lura da al’amuran yau da kullum da sauran al’ummar ƙasar bayan da ya sanar da ma’aikatun da sababbin ministocinsa za su jagoranta. Shugaba Tinubu zai rantsar da sabbin ministocinsa a ranar Litinin, 21 ga Agusta, 2023. Ministocin da za…
