02
Aug
Daga BASHIR ISAH Mataimakin Gwamnan Jihar Neja, Comrade Yakubu Garba, ya yi wa Ƙungiyar Ƙwadago ta Ƙasa (NLC) reshen jihar mubaya'a game da zanga-zangar lumanar da ta fara gudanarwa a wannan Laraba. Da yake jawabi a wajen taron, Garba ya bai wa ƙungiyar muhimman shawarwari da kuma hanyoyi da ya kamata ta bi wajen ci gaba da gudanar da ayyukanta don amfanin al'umma baki ɗaya. Manhaja ta kalato cewar, Mataimakin Gwamnan shi ne shugaban ƙungiyar ƙwadago a jihar gabanin tsayar da shi takara a matsayin mataimakin gwamna. Majiyarmu ta ce jami'an da suka mara masa baya ciki har da Shugaban…
