01
Jan
Daga UMAR M. GOMBE ALHAJI HASSAN USMAN shi ne Babban Manajan Darakta na Bankin Musulunci na farko a Nijeriya, wato Bankin Jaiz. A wannan hirar da Mataimakin Editan Manhaja, UMAR MOHAMMED GOMBE ya yi da shi, qwararren masanin tattalin arzikin ya bayyana abubuwa da dama da suka hada da koma-bayan tattalin arziki da Nijeriya ke fuskanta da hanyoyin da za a magance su. Haka kuma ya yi tsokaci kan alfanun bayar da zakka da kuma gudunmawar da bankuna ke bayar wa ta fuskar inganta tattalin arziki, musamman bankunan Musulunci. MANHAJA: Ran ka ya dade, a matsayin ka na qwararre a…
