20
May
Daga SANI AHMAD GIWA a Abuja Shugaban Ƙasa mai jiran gado, Bola Tinubu ya yi wata ganawar sirri da ɗan takarar shugaban kasa na Jam’iyyar NNPP, Sanata Rabiu Kwankwaso a ƙasar Faransa. Wata majiya mai tushe ta ce Tinubu ya yi wa Kwankwaso tayin tafiya tare da shi a sabuwar gwamnati da kuma duba yiwuwar sulhu tsakaninsa da Gwamnan Kano mai barin gado, Abdullahi Ganduje. A ranar Litinin, mako biyu kafin Tinubu ya karɓi rantsuwar fara aiki, suka shafe sama da awa huɗu suna ganawar sirrin da Kwankwaso a birnin Paris na ƙasar Faransa. Majiyarmu ta ce a yayin ganawar,…
