13
Feb
Daga NASIRU ADAMU EL-HIKAYA Azancin zancen Hausawa na cewa aski in ya zo gaban goshi ya fi zafi duk da ba lalle kowa ya kan ji zafi don askin da a ke yi ma sa ya zo goshi ba. Gaskiya ma hakan ya danganta ga wanzamin da ya ke askin. Idan an samu goni ya jika sabulu da ɗan ruwa mai sanya ya shafa ya murza aska sai askin ya yi sanyi kuma har ma a riƙa hira tsakanin wanzamin da wanda a ke yi wa askin. Shin wannan zaɓen ya na zafi ko ba shi da shi a zahiri…