28
Oct
Daga ISAH GIDAN BAKKO a Zariya Wata fitacciyar 'yar siyasa a Jam'iyyar APC a ƙaramar hukumar birnin Zariya, Hajiya Salamatu ta bayyana yadda wasu zaɓaɓɓu ke rabon ribar dimukuraɗiyya a gundumomi goma sha uku a ko ƙaramar hukumar Zariya sai dai ta koka na yadda mata ba a yayyafa masu kamar yadda ake yayyafa wa maza ba a cewarta. Hajiya Salamatu ta ci gaba da cewa duk wani ɗan siyasa da kuma waɗanda ba ma siyasar suke yi ba, ya san jam'iyyar APC ta yi sa'ar samun wakilai guda biyu da suka san yadda al'umma suka yi amfani da damar…