17
Nov
…Bayan Atiku ya nemi a yi wa jam’iyyar taron dangi*Ko a jikinmu, cewar APC Daga MAHDI M. MUHAMMAD Jam’iyyar LP ta bayyana ƙudurin ɗan takarar Shugaban Ƙasa na jam’iyyar PDP a zaɓen 2023, Atiku Abubakar, a matsayin shawara mai kyau da ya kamata a yi la’akari da ita. Sai dai ɗaya jam’iyyar adawa ta NNPP ta ce, za ta iya amincewa da ƙudurin ne kawai idan Atiku zai goyi bayan tsohon Gwamnan Jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso, domin ya ƙwace mulki daga hannun jam’iyyar APC a 2027. Manyan jam’iyyun adawa na mayar da martani ne kan kiran da Atiku ya…