03
Dec
Daga SANI AHMAD GIWA a Abuja Jam’iyyar adawa ta NNPP a Nijeriya ta ce hana ta ƙwace mata zaven da ta ci a jihar Kano, zai iya janyo tashin hankalin da zai yaɗu zuwa sauran ƙasahen Afirka. Wata sanarwa da muƙaddashin shugaban jam'iyyar na ƙasa, Abba Kawu Ali, ya fitar, kuma babban jami'i mai binciken kuɗi na jam'iyyar, Ladipo Johnson ya karanta a gaban ofisoshin jakadancin Ƙasashen Yamma ranar Laraba, NNPP ta yi iƙirarin cewa akwai alamun da ke nuna cewa ana yunƙurin yi wa zaɓen mafi rinjayen al'ummar Kano zagon ƙasa. 'Ya'yan jam'iyyar suna ci gaba da zanga-zanga a…