02
Nov
Daga SANI AHMAD GIWA pa Abuja Shugaban Jam'iyyar All Progressives Congress (APC) mai mulki a ƙasa, Farfesa Nentawe Yilwatda, a ranar Litinin ya buƙaci 'yan Nijeriya da su ɗora alhaki wa gwamnonin jihohinsu da shugabannin ƙananan hukumomi haƙƙoƙin saboda ƙaruwar kuɗaɗen da suke samu a kowane wata. Shugaban Jam'iyyar APC ya ce babu wani gwamna da shugaban ƙaramar hukuma da zai samu ƙasa da sau uku ko huɗu fiye da abin da suke samu a matsayin kuɗaɗen da ake ware musu a kowane wata kafin gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu ta fara aiki. Da yake jawabi a Abuja a wani…
