19
May
"Da kaina na yi fafutukar samun ilimin boko" Daga JOHN D. WADA a Lafiya Honorabul Hafsat Abdullahi cikakkiyar ‘yar siyasa ce da ta riqe muƙaman siyasa daban daban a Jihar Nasarawa. A yanzu ita ce mataimakiyar shugaban Ƙaramar Hukumar Lafiya kuma hedikwatar gwamnatin jihar. A tattaunawarta da wakilinmu, ta bayyana tarihin rayuwarta da ƙalubale da ta fuskanta a rayuwa da sauransu, inda ta kuma shawarci ‘yan uwanta mata su yi dukka mai yuwa wajen neman ilimin zamani da na addini da sauransu. Ga yadda hirar ta kasance: MANHAJA: Mu fara da jin tarihin rayuwarki.HONORABUL HAFSAT: Sunana Honorabul Hafsat Abdullahi. An…
