HOTUNA: Yadda Kanawa suka tarbi Gwamna Abba bayan dawowa daga Kotun Ƙoli
Editor
Spread the love
Gwamna Abba Kabir na jihar Kano ya samu tarba daga dubban masoya tun daga Kwanar Dan Gora bayan da Kotun Koli ta tabbatar da shi a matsayin halastaccen zababben Gwamnan Kano.