Gwamna Abba Kabir na jihar Kano ya samu tarba daga dubban masoya tun daga Kwanar Dan Gora bayan da Kotun Koli ta tabbatar da shi a matsayin halastaccen zababben Gwamnan Kano.
Hotuna: Sani Maikatanga
Gwamna Abba Kabir na jihar Kano ya samu tarba daga dubban masoya tun daga Kwanar Dan Gora bayan da Kotun Koli ta tabbatar da shi a matsayin halastaccen zababben Gwamnan Kano.
Hotuna: Sani Maikatanga