Sarkin Kano na 14, Sunusi II ya ziyarci Shugaban Juyin Mulki a Nijar

A ranar Laraba, 9 ga August, 2023, Mai Martaba Khaleefa Muhammad Sunusi II ya ziyarci Niamey, babban birnin ƙasar Jamhuriyar Nijar, inda ya gana da Shugaban Ƙasar na soji, Abdourahamane Tchiani.

Sanusi ya ziyarci shugaban ne tare da rakiyar Sarkin Damagaram, Aboubakar Oumarou Sanda.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *