11
May
Daga UMAR M. GOMBE Rahotanni daga Ƙasar Rasha sun nuna a ƙalla mutum 11 waɗanda galibinsu yara ne, suka mutu a harin da aka kai wata makaranta da ke yammancin Kazan a ƙasar. Kamfanin dillancin labarai na RIA da ke ƙasar, ya ruwaito cewa a ƙalla yara 16 zuwa 12 da kuma wasu mayan su 4 ne aka kwantar a asibiti bayan harin a Talatar da ta gabata. A cewar kamfanin dillancin labarai na Interfax, wasu 'yan bindiga biyu ne suka buɗe wa makarantar wuta inda suka yi ta harbin kan mai uwa dawabi. Hoton bidiyon harin da aka yaɗa…
