14
Jul
Daga BELLO A. BABAJI a Abuja Tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa kuma ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar ADC, Atiku Abubakar, ya yi watsi da iƙirarin cewa Kotun Ɗaukaka Ƙara ta soke zaɓukan fidda gwani na jam'iyyar da aka gudanar domin babban zaɓen 2027, yana mai bayyana rahoton a matsayin ƙarya da ke ƙoƙarin ruɗar da 'yan Nijeriya da raunana ɓangaren adawa. Atiku, a wata takarda da Mai taimaka masa akan harkokin yaɗa labarai, Phrank Shaibu ya fitar a ranar Litinin, ya yi kira ga mambobin ADC da magoya baya a sassan Nijeriya da su kwantar da hankali tare da cigaba…
