13
Jul
Daga UMAR AkILU MAJERI Dutse A wani samamen haɗin gwiwa tsakanin dakarun hisba ‘yan sandan, jami’an civil defense da na ‘yan sandan farin kaya (DSS) da suka kai kasuwar ƙauyen Tage da ke Ƙaramar Hukumar Kafin Hausa a makon jiya sun sami nasarar damƙe mutane 45 da ake zargin su da fakewa da guzuma suna harbin karsana. Kwamandan Hisba na Shiyyar Kafin Hausa, Malam Abdulƙdir Zakari Kafin Hausa, shine ya tabbatar da faruwar hakan, inda ya ce, mutanen da suka kama ɗin sun haɗa da maza da mata da mawaƙan garaya da masu rawar bori da suke fakewa da sunan…
