11
Jun
Daga SANI AHMAD GIWA a Abuja Ƙungiyar Dillalan Man Fetur Mai Zaman Kanta ta Ƙasa, IPMAN, ta ɗora alhakin ƙarancin dakon man fetur da ake samu daga defo na Legas a dalilin da ya haifar da wahalar man da ake fuskanta a Abuja da sauran sassan ƙasar. Shugaban ƙungiyar ta IPMAN, Chinedu Okoronkwo ne ya bayyana haka a wata hira da Kamfanin Dillancin Labarai na Ƙasa, NAN ranar Litinin a Legas. Okoronkwo ya yi magana kan yadda layukan mai ke sake dawowa a wasu sassan ƙasar nan, musamman a Abuja. Ya ce yaƙin Rasha da Ukraine ya kawo cikas ga…