23
Jan
Daga JAMIL GULMA a Kebbi Gwamnatin jihar Kebbi ta yi kira ga waɗanda aka bai wa kwangilar gyare-gyaren wuraren da za a gudanar da bikin al'adu da kamun kifi na Argungu da su hanzarta su kammala ayyukansu cikin lokaci. Mataimakin gwamnan jihar Kebbi Sanata Umar Abubakar Tafidan Kabi ne ya yi wannan kira a wani rangadin gani da ido a wuraren da za a gudanar da bukukuwan a garin Argungu. Sanata Umar Abubakar ya ce ya kamata 'yan kwangilar su yi aiki tuƙuru ba dare ba rana tare da tabbatar da sun yi aiki mai inganci bisa la'akari da ƙurarren…
