07
Jul
Daga NASIRU ADAMU EL-HIKAYA Ga wanda bai san su waye Zallawa ba to a gurguje gungun mutane ne da ke da’awar kafa ƙungiyar zallar Hausawa. Ba wani ma’auni da ke tabbatar da mutanen Hausawa ku kuwa akasin hakan. Haƙiƙa babban abin da akasarin ‘yan wannan gungun su ka shahara a kai shi ne ayyana dukkan Fulani a matsayin ‘yan ta’adda, kushe jihadin Shehu Usmanu Danfodio da nuna jidali ne maimakon jihadi har ma da yayata cewa Sir Ahmadu Bello Sardauna shi ya ja wa kansa fushin su Chukwuma Nzeogwu da su ka yi ma sa kisan gilla. An sha jan…
