Siyasa

Zaɓen 2023: Ban bayyana ƙudirina na takarar shugaban ƙasa ba – Osinbajo

Zaɓen 2023: Ban bayyana ƙudirina na takarar shugaban ƙasa ba – Osinbajo

Daga FATUHU MUSTAPHA Mataimakin Shugaban Ƙasa, Yemi Osinbajo, ya ce shi dai bai bayyana ra'ayinsa na tsayawa takarar shugaban ƙasa ba a 2023. Yana mai cewa ɗaga wanna zance a yanzu neman karkatar da hankali ne kawai. Sanarwa da mai magana da yawun Osinbajo, Laolu Akande ya fitar a Litinin da ta gabata, ta nuna ofishin Mataimakin Shugaban Ƙasa ba shi da alaƙa da  wani gangamin goyon bayan tsayawa takara da aka shirya ta intanet. Sanarwar ta ce, "Hankalin Ofishin Mataimakin Shugaban Ƙasa ya kai ga wani shafin intanet 'supportosinbajo.ng' wanda ke kira ga 'yan Nijeriya da su zo a haɗa…
Read More
APC ta musanta fitar da jadawalin babban taronta

APC ta musanta fitar da jadawalin babban taronta

Daga UMAR M. GOMBE Jam'iyyar APC ta ce ba ta shirya gudanar da babban taronta ba kamar yadda ta ga wasu kafofin yaɗa labarai sun yaɗa. Jam'iyyar ta ce rahoton taron nata da aka yaɗa shiryayyen al'amari ne wanda  aka tsara domin kitsa bahaguwar fahimta a cikin al'umma. Sanarwar da ta fito daga hannun sakataren tsare-tsren babban taron jam'iyyar, John James Akpanudoedehe, ta nuna rahoton shiri ne kawai na masu neman ci da siyasa. Sanarwar ta ce, "An ja hankalinmu kan wani shiryayyen labari da aka yi ta yaɗawa a wasu kafafen yaɗa labarai dangane da cewa APC ta shirya…
Read More
Banka wa ofis ɗin mu wuta a Inugu koma-baya ne, inji INEC

Banka wa ofis ɗin mu wuta a Inugu koma-baya ne, inji INEC

HUKUMAR Zaɓe ta Ƙasa (INEC) ta bayyana gobarar da aka yi a ofishin ta na Ƙaramar Hukumar Udenu da ke Jihar Inugu a matsayin wani sabon koma-baya a tsare-tsaren da ta ke yi na shirya zaɓuɓɓukan da ke tafe nan gaba. Hukumar ta faɗi haka ne a cikin wata sanarwa da Mista Festus Okoye, Babban Kwamishinan ta mai kula da Yaɗa Labarai da Wayar da kan Masu Zaɓe, ya raba a ranar Juma'a. Okoye ya bayyana damuwa kan yadda yawan ƙona kayan hukumar a wasu jihohi ta hanyar gobara ya ƙi ci ya ƙi cinyewa. Ya ce, “Yanzu kuma a…
Read More
Banka wa ofis ɗin mu wuta a Inugu koma-baya ne, inji INEC

Banka wa ofis ɗin mu wuta a Inugu koma-baya ne, inji INEC

HUKUMAR Zaɓe ta Ƙasa (INEC) ta bayyana gobarar da aka yi a ofishin ta na Ƙaramar Hukumar Udenu da ke Jihar Inugu a matsayin wani sabon koma-baya a tsare-tsaren da ta ke yi na shirya zaɓuɓɓukan da ke tafe nan gaba. Hukumar ta faɗi haka ne a cikin wata sanarwa da Mista Festus Okoye, Babban Kwamishinan ta mai kula da Yaɗa Labarai da Wayar da kan Masu Zaɓe, ya raba a ranar Juma'a. Okoye ya bayyana damuwa kan yadda yawan ƙona kayan hukumar a wasu jihohi ta hanyar gobara ya ƙi ci ya ƙi cinyewa. Ya ce, “Yanzu kuma a…
Read More
Gwamnonin Kudu sun haramta kiwo barkatai a yankinsu, sun buƙaci a sake fasalin ƙasa

Gwamnonin Kudu sun haramta kiwo barkatai a yankinsu, sun buƙaci a sake fasalin ƙasa

Yayin wani taro da suka gudanar a ranar Talata a Asaba babban birnin jihar Delta, gwamnonin Kudu sun yi ittifaƙi kan haramta kiwo barkatai a yankinsu. Cim ma wannan matsaya da gwamnonin suka yi hakan ba ya rasa nasaba da matsalar tsaron da suka ce yankin nasu na fama da ita. Kazalika, yayin taron nasu gwamnonin sun ƙalubalanci Gwamnatin Tarayya a kan ta gaggauta sake fasalin ƙasa domin magance matsalolin tsaron da ke ci gaba da cinye wa ƙasa tuwo a ƙwarya.
Read More
Arewa ta Tsakiya na kwaɗayin shugabancin APC na ƙasa

Arewa ta Tsakiya na kwaɗayin shugabancin APC na ƙasa

Daga BASHIR ISAH Yankin Arewa ta tsakiya ya nuna ƙudirinsa na neman shugabancin jam'iyyar APC a matakin ƙasa. Yankin ya bayyana sha'awarsa kan neman shugabancin jam'iyyar ne sa'ilin da masu ruwa da tsaki na Jam'iyyar a yankin suka ziyarci Gwamnan Neja kuma Shugaban Ƙungiyar Gwamnonin Arewa ta Tsakiya, Abubakar Sani Bello, s fadar gwamnatin jihar da Minna, babban birnin jihar. Yayin da yake bayani kan irin gwagwarmayar da yankin ya sha dangane da yi wa APC hidima tun bayan kafiwarta, Gwamna Sani ya ce bai kamata a baro yankin a baya ba. Yana mai cewa sun amince su shiga a…
Read More
‘Yan takarar ciyaman 38 sun faɗi gwajin auna fahimta a Kaduna

‘Yan takarar ciyaman 38 sun faɗi gwajin auna fahimta a Kaduna

Daga UMAR M. GOMBE Jam'iyyar APC ta jihar Kaduna ta bayyana rashin cancantar tsayawa takara na wasu mutum 38 daga cikin mutum 115 da suka nuna sha'awarsu ta tsayawa takarar shugabancin ƙananan hukumomin jihar. Uwar jam'iyyar APC ta jihar ta ce, waɗanda lamarin ya shafa an same su da dalilan da suka hana canantarsu shiga takara kama daga dalili na mutum na da wani tabo na laifi da ya taɓa aikatawa ko kuma ya faɗi a gwajin auna fahimtar da aka ba su su rubuta. Manhaja ta kalato cewa wannan shi ne karo na farko a tarihin Nijeriya da aka…
Read More
Za mu tsige Buhari muddin magance matsalar tsaro ya faskara – Hon Bagos

Za mu tsige Buhari muddin magance matsalar tsaro ya faskara – Hon Bagos

Daga AISHA ASAS Ɗan majalisar wakilai mai wakiltar shiyyar Jos ta Kudu da Jos ta Gabas a Majisar Wakilai ta Ƙasa, Dachung Bagos, ya ce majalisa za ta ɗauki matakin tsige Shugaba Muhammadu Buhari muddin Majalisar Zartarwa ta Kasa ta kasa kawo ƙarshen matsalolin tsaron da suka addabi ƙasa. Ɗan majalisar ya yi wannan furuci ne yayin wani shiri da aka yi da shi a wannan Alhamis ɗin a tashar talabijin ta Channels. Idan dai za a iya tunawa, ko Larabar da ta gabata sai da majalisar ta kafa wani kwamiti na mutum 40 tare da ɗora masa aikin binciko…
Read More
Sanata Ordia ya tsallake rijiya da baya sau biyu a yini guda

Sanata Ordia ya tsallake rijiya da baya sau biyu a yini guda

Daga FATUHU MUSTAPHA Har sau biyu 'yan bindiga na kai wa Sanata Clifford Ordia (PDP Edo ta Tsakiya) hari a Litinin da ta gabata a hanyar Okenne zuwa Lokoja da kuma hanyar Lokoja zuwa Abaji. Sanata Ordia wanda shi ne shugaban kwamitin Majalisar Dattawa kan Basussukan Cikin Gida da Waje, ya yi wa manema labarai bayanin yadda ya kuɓuta daga harin 'yan bindigar da suka buɗe wa tawagar motocinsa wuta a kan hanyarsa ta komawa Abuja daga jihar Edo. Ya ce sakamakon musayar wuta da aka yi tsakanin jami'an tsaron da ke ba shi kariya da ɓarayin, wasu 'yan sanda…
Read More
Zaɓen Ondo: Kotu ta yi watsi da ƙarar da PDP ta shigar

Zaɓen Ondo: Kotu ta yi watsi da ƙarar da PDP ta shigar

Kotun sauraron ƙararrakin zaɓe ta jihar Ondo, ta yi watsi da ƙarar da jam'iyyar PDP ta jihar da ɗan takararta Eyitayo Jegede, suka shigar inda suke ƙalubalantar nasarar da Gwamna Oluwarotimi Akeredolu SAN na APC ya samu a zaɓen gwamnan jihar da ya gudana ranar 10 ga Oktoban 2020. Kotu ta kori ƙarar ne saboda rashin ƙarfin iko da cancanta. Da yake gabatar da shari'ar ta bidiyo, shugaban kotun, Alƙali Umar Abubakar, ya ce batun da aka shigar da ƙara a kansa abu ne da jam'iyyar za ta sasanta ta cikin gida ba tare an kai kotu ba, wanda a…
Read More