25
Feb
Daga AMINA YUSUF Wasu daga cikin waɗannan 'yan takarar ana gab da zaɓen 2023 'yan bindiga suka halaka su, wasu daga ciki kuma suka rasu ta hanyar wasu dalilan. Halin rashin tsaron da ƙasar nan ya yi sanadiyyar kisan ba wai 'yan takarar kaɗai ba har ma da masu tsaron lafiyarsu. Haka ma magoya bayansu sun sha shiga irin wannan ibtila'in a wannan kakar zaɓen. Rahotanni dai suna nuna zargin cewa, waɗannan 'yan siyasa vangaren da suke adawa ne da su suke kashe su saboda suna ganinsu a matsayin barazana ga siyasarsu. Duk kuwa da cewa, a cikin 'yan kwanakin…
