Hoto: Ɗaliban makarantar Jangeɓe a hannun gwamnati

Yara mata ‘yan makarantar Jangebe a Jihar Zamfara jim kaɗan bayan isowar su Gidan Gwamnati a Gusau da karfe 5 na safe a yau Talata, kwana huɗu bayan sace su da ɓarayi su ka yi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *