Taya Dauda Lawal murnar zama gwamnan Zamfara

Assalam alaikum. Muna taya ka murna a matsayinka na sabon Gwamnan Jihar Zamfara.

Nasararka nasara ce ga kowa, ba tare da la’akari da siyasa ba. Nasararka babbar manuniya ce cewa siyasa a yau tana karkata zuwa ga cancanta.

Alƙawuran da ka yi na yaƙin neman sake gina Kano shi ne abin da ke tattare da duk wani sha’awar da talakawa ke da shi kuma muna sa ran za ka yi nasara a yayin da ka ke fuskantar wannan gagarumin aiki.

Aikin da ke gabanka yana da girma amma kasancewarka mai kyakkyawar niyya daga sassa daban-daban, ya kamata aikin ya ɗan sauƙaƙa maka, kuma muna fatan za ka yi amfani da wannan kyakkyawar niyya don sanya Zamfarawa su yi alfahari da kai.

Daga AHMAD MUSA, 07041094323.