An ɗage shari’ar Kanu zuwa Janairun 2022

Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja, ta ɗage ci gaba da sauraron shari’ar jagoran IPOB, Nnamdi Kanu, zuwa 19 da 20 ga watan Janairun 2022.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *