17
Jul
Daga BASHIR ISAH Gwamnatin Jihar Neja ƙarƙashin jagorancin Gwamna Umaru Bago ta ba da sanarwar za ta rufe babbar hanyar Minna-Bida na sa'o'i shida domin bai wa ma'aikata damar gyara wani sashen hanyar da ya lalalace. Ta ce hakan zai faru ne daga ƙarfe 12 na rana zuwa 6 na yamma na ranar Talata, 18 ga Yuli, 2023. Gwamnatin ta ba da sanarwar ne ta bakin mai bai wa Gwamna shawara kan kafagen sadarwa na zamani, Abdullberqy U Ebbo. Sanar ta ce, "A sani, Gwamnatin Jihar Neja za ta rufe hanyar Minna-Bida ranar Talata, 18 ga Yuli, 2023 na sa'o'i…
