11
Jun
A wani jawabi mai kiɗimarwa, Ministan harkokin ƙasashen waje, Ambasada Yusuf Maitama Tuggar ya rubuta takardar ƙorafi zuwa ga shugabar ma'aikatan Najeriya, Dr Folasade Yemi-Edan, a kan zargin Babban Sakataren ma'aikatar, Ambasada Ibrahim Adanmu Lamuda da cin zarafin wata matar aure ma'aikaciyarsa, Mrs Simisola Fajemirokun. Ƙorafin yana ƙunshe ne a wata wasiƙa da News Point Nigeria ta samu damar gani, wanda ke ɗauke da kwanan wata 27 ga watan Mayu, 2024, mai taken " ƘORAFI DANGANE DA CIN ZARAFIN MRS SIMISOLA FAJEMIROKUN AJAYA DA AMBASADA IBRAHIM ADAMU LAMUWA (BABBAN SAKATAREN MA'AITAKAR HARKOKIN KASASHEN WAJE) YA YI" Wasiƙar, wacce take ɗauke…
