25
Nov
*Ta hargitsa PDP a Zamfara*Ta dawo wa Aishatu Binani da haƙƙinta a Adamawa*Ta bai wa Bwacha nasara a Taraba*Ta girgiza APC a Ribas Daga MAHDI M. MUHAMMAD A jiya Alhamis ne kotunan ɗaukaka qara a faxin Tarayyar Nijeriya suka yanke wasu hukunce-hukunce da suka baddala halin da manyan jam’iyyun ƙasar, APC da PDP, suke ciki a wasu jihohin ƙasar, lamarin da aka wayi garin Juma’a a na cigaba da cece-kuce a kansa. Zamfara: Kotun Ɗaukaka Ƙara dake zamanta a Sakkwato ta yi watsi da ƙarar da ɗan takarar jam’iyyar PDP na Jihar Zamfara, Alhaji Lawal Dauda Dare, ya shigar a…