22
Apr
*Tinubu ya bada sunayen mutane 13*Buhari ya ɓaro manyan ayyukan Naira tiriliyan 1.535*Buhari zai gadar wa Tinubu shirin maganta matsalar tsaro na shekara biyar Daga SANI AHMAD GIWa da MAHDI M. MUHAMMAD Zaɓaɓɓen Shugaban Ƙasar Nijeriya mai jiran gado, Bola Ahmed Tinubu ya miƙa wa Sakataren Gwamnatin Tarayya Mr. Boss Mustapha sunayen mutane 13 da za su yi aiki da kwamitin miƙa mulki da bangaren gwamnati mai barin gado da take ƙarƙashin jagorancin Shugaba Muhammadu Buhari. Tinubu ya kasance a ranar 1 ga Maris, 2023, aka ayyana shi a matsayin wanda ya lashe zaɓen Shugaban Ƙasa na ranar 25 ga…
